MAGOYA BAYAN ARSENAL SUN KARRAMA THOMAS PARTEY A KASAR MALI


Shararran dan wasan Africa da yake taka Leda a kasar ingila cikin birnin London dan kasar Ghana Thomas ya samu wata karramawa ta musamman daga Magoya bayan Arsenal dake kasar  Mali sun nuna mai soyayya da kuma kyauna , a kasar ta Mali 

A yau ne Ghana za ta kara da Mali a wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya. da kasashe suke fafatawa


Ibrahim Musa Funtua

Ku tofa ra'ayin bakinku game da wannan labarin..

Post a Comment (0)
Previous Post Next Post