LABARAN WASANNI ARSENAL ZALLAH

Cinikayar yan wasa ta hunturu 🤝

Dan wasan Brézil mai taka leda a tsakiyar fili a kungiyar Aston Villa da Brazil 

Douglas luiz

ya shedawa abokan Wasan shi na Aston Villa cewa Yana son komawa Arsenal a cinikayar yan wasa ta hunturu wato a janairu Kenan. 

Haka itama kungiar da dayan dan Kasar Brazil din da yake taka leda a palmires  Danilo tace à  shirye take ta karbi tayin Arsenal a Watan na janairu

Itadai Arsenal ta garzaya neman Daya daga cikin Yan Wasan biyu bayan da Yan Wasan da Arsenal ta dorawa rai Wannan gurbin wato 

Tsakiyar fili bangaren tare   Thomas Partey da Mo Elneyni Suka samu rauni gabadayan su 

Nan Take Dai kungiar Danilo  tayi watsi da tayin Arsenal Na kimanin €m 20 da Cewa bazasu saki dan wasan ba daidai tsakiyar wasanin Kasar ta Brézil

A yayinda itama Aston Villa tayi watsi da tayin Arsenal Har sau uku a jere Na kimanin €m 25 Duk da Cewa Aston Villa ta kwana da sanin Cewa Shekara 1 ta rage a kontragin Douglas luiz 

Ana tsamanin Arsenal zata koma neman Daya daga cikin su a janairu mai zuwa Duk da Cewa Yan Wasan Na Arsenal raunin nasu ba yanda Aka zata bane Zasu dawo da wuri

Wanne yakamata Arsenal ta dauka daga cikin su ?

Admin MrK ✌️

Ku tofa ra'ayin bakinku game da wannan labarin..

Post a Comment (0)
Previous Post Next Post