Sanarwar Arsenal:
"Mun dauki wannan matakin ba tare da son rai ba amma muna da 'yan wasa da yawa wadanda babu su cikin a cikin tawagar yan wasanmu, sakamakon annobar Covid19, da kuma raunuka da 'yan wasanmu ke fama dashi wasu kuma suntafi kasashensu dan buga gasar AFCON.
Hukumar gasar Premier League za ta yanke hukunci a gobe Asabar ko su amince da bukatar Arsenal na dage wasan da za su yi da Spurs ranar Lahadi ko kuma akasin haka.
Hukumar gasar Premier league ta amshi ta takardan da Arsenal ta rubuto mata akan bukatar dage wasansu na ranar Lahadi da za suyi da Tottenhamm
Hukumar gasar Primier League din zasuyi zama akan bukatar Arsenal kafin zuwa gobe asabar su fadi matsayansu akan bukatar ta Arsenal.
Kuna ga yadace Arsenal sunemi a dage wasan nasu?
Admin
Prince Tije